Accessibility links
Koma babban labari
Koma ga babbar mashiga
Koma ga Bincike
Wasanni
Nishadi
Rayuwa
Labarai
Waka
Biyo Mu
Search
Live
Live
Search
Na Baya
Na Gaba
Labari da Dumi-Duminsa
Rumbun Hotuna
Hotunan Wadanda Ake Tuhuma Da Kai Harin Nyanya
Mayu 12, 2014
Jami'an SSS sun yi faretin mutanen da aka kama dangane da harin Nyanya, tare da nuna hotunan wadanda ake nema ruwa a jallo su biyu
5
Darektan yada labarai na rundunar sojojin Najeriya, Manjo Janar Chris Olukolade, yake jawabi a lokacin da suka gabatar da mutane 5 da aka kama ana tuhuma da kai harin bam a tashar motar Nyanya.
7
Ahmad Rufai Abubakar
8
Mohammadu Sani
9
Ana nuna hotunan Rufai Abubakar Tsiga (hagu) da na Aminu Sadiq Ogwuche wadanda su har yanzu ab akama su ba, amma kuma an ce sune manyan wadanda suka kitsa hare-haren bam din biyu.
Hotunan Wadanda Ake Tuhuma Da Kai Harin Nyanya
Mai Alaka
Hotunan Tashin Bam a Nyanya
Back to top
XS
SM
MD
LG